Muhammad Malumfashi
21472 articles published since 15 Yun 2016
21472 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban kungiyar Boko Haram da sojojin Nijar suka ce sun kashe ya fito ya karyata labarin. Muhammad Ibrahim da aka fi sani da Abu Umaima ya ce ba a kashe shi ba.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya samu lambar yabo ta zabin jama'a a wani bikim karramawa da aka shirya a kasar Faransa, ya ce an kara masa kaimi.
Fadar shugaban kasa ta caccaki manyan 'yan adawa bayan rahoton habakar kudin ajiyar Najeriya. Bayo Onanuga ya ce maganar 'yan kifar da Tinubu ne a gabansu.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama wani gawurtaccen barawon babur da ya nuna mutum 10 da suke sayen baburan sata. An kama babura 7 wajen mutane.
Gwamna Seyi Makinde ya ce PDP tana nan daram da karfinta, kuma ta kara haɗa kan 'ya'yanta a Legas domin ƙarfafa dimokuraɗiyya da karbo mulki a zaben 2027.
Hukumar zabe watau INEC ta ayyana dan takarar APC, Kamilu Sa'idu a matsayin wanda ya lashe zaben mamba mai wakiltar Kaura Namoda ta Kudu a majalisar Zamfara.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta umarci gwamnatin Kogi a kan lallai ta biya hakkokin tsohon mataimakin gwamnan jihar, Simon Achuba da aka tsiga a 2019.
Sojojin Nijar sun ce sun kashe shugaban Boko Haram da ya gaji Abubakar Shekau a 2021. An kashe Ibrahim Muhammadu ne ana wani farmaki a Tafkin Chadi.
A labarin nan, za a ji yadda hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ƙasa, EFCC ta sanar da jama'a cewa tana neman Abdullahi Bashir Haske ruwa a jallo.
Muhammad Malumfashi
Samu kari