Muhammad Malumfashi
20375 articles published since 15 Yun 2016
20375 articles published since 15 Yun 2016
NiMet ta yi hasashen ruwan sama hade da tsawa da iska a jihohin Arewa da Kudu; an shawarci jama’a su guji fakewa a ƙarƙashin bishiyoyi da kuma tuki cikin ruwa.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce suna shirye da su sake kai hari Iran idan hakan ta kama. Ministan harkokin wajen Iran ya ce Amurka ta musu barna.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya koka kan matsalar rashi kula da daji a Najeriya a taron tattalin dazuka da Kwankwaso ya haarta a Villa.
Yayin da ake cigaba da jiran basukan matasan N-Power, waɗanda suka amfana da shirin sun maka gwamnatin Bola Tinubu a kotu, suna neman diyyar N5bn.
Madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwasoya gana da shugaba Bola Ahmed Tinubu a fadar shugaban kasa, Aso Villa sun tattauna batutuwan siyasa.
Al'ummar jihar Kano sun shiga firgici bayan tabbatar da batan wani maciji wanda Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya bukaci 'yan sanda su binciki lamarin.
Najeriya ta rasa manyan shugabannin al'umma aƙalla bakwai a asibitoci daban-daban a birnin landan na ƙasar Birtaniya, mun tattaro maku jerin sunayensu.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa da ta'annati da dukiyar kasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya bayyana cewa ana bincikar wasu gwamnoni a Najeriya.
Yayin da ake shirin zaben gwamna a jihar Anambra, yan bindiga sun harbe dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a Abuja yayin da a yanzu ya je asibiti domin tiyata.
Muhammad Malumfashi
Samu kari