Muhammad Malumfashi
20375 articles published since 15 Yun 2016
20375 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatin Neja ta yi hadaka da Aliko Dangote domin bunkasa noman shinkafa a jihar. Za a tallafawa manoma da samar da ayyuka 50,000 a jihar da kasa baki daya.
Hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Demola Olarewaju ya sanar da cewa ba zai ci gaba da zama a jam'iyyar adawa ta PDP domin ta sauka daga tsarin kishin kasa.
Alamu sun nuna cewa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya fi aminta da ministan jin ƙai, Nentawe Yilwatda, ya zama wanda zai mayr gurbin Ganduje a APC.
Ana shirin taron APC a Abuja, Shugaba Bola Tinubu da Kashim Shettima za su jagoranci taron NEC na jam'iyyar da ke mulki a gobe Alhamis a birnin Abuja.
Gwamna Peter Mbah ya rantsar da sababbin kwamishinoni 6 tare da sauya wurin aikin wasu. Ya bukace su su fara aiki nan take domin kokarin cimma burikan gina Enugu.
Yayin da ake jita-jitar gwamnan PDP zai koma APC, jam'iyyar ta ƙi karɓar Gwamna Ademola Adeleke saboda bai da tasiri kuma zai iya lalata sunanta.
Barau ya soki tantance Kaura saboda kasancewarsa tsohon sanata, amma Akpabio ya dage cewa bin ka’ida wajibi ne kafin amincewa da kowanne nadi da aka gabatar.
Mazauna wasu kauyukan Zamfara sun gudanar da zanga-zangar lumana domin nuna fushinsu kan hare-haren 'yan bindiga. Sun bukaci gwamnati ta kawo musu dauki.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana jimaminsa kan rasuwar hadiminsa na musamman a harkokin majalisa wanda kuma tsohon dan majalisa ne.
Muhammad Malumfashi
Samu kari