Muhammad Malumfashi
20373 articles published since 15 Yun 2016
20373 articles published since 15 Yun 2016
Kunguyar matasan Arewa maso Gabas ta gargaɗi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya kaucewa masu zuga shi ya canza mataimakinsa, Kashim Shettima a 2027.
Mahaifin yarinyar da ake zargin malamin Musulunci da hallakawa, Ibrahim Lawal ya roki alfarma wurin gwamnan jihar Kwara domin a gaggauta sanya hannu a hukuncin kisa.
Kwamishinan zaɓe REC na hukumar INEC ta ƙasa mai kula da Kano, Abdu Zango ya bayyana cewa babu tanadin kalmar zaɓen da bai kammalu ba a kundin dokar zaɓen Najeriya.
Tinubu ya sauke Madueke daga shugabancin hukumar NCCC, tare da maye gurbinta da Majekodunmi. An ce sabuwar shugabar na da kwarewar aiki na sama da shekaru 17.
Dan Majalisa mai wakiltar Ƙiru da Bebeji, Abdulmumini Ƙofa ya bayyana cewa jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ne kaɗai zai iya yanke shawara kan sauya sheƙa zuwa APC.
Motar sojojin Najeriya ta yi hadari a hanyar Damaturu/Jos a ranar Alhamis. Soja daya ya rasu yayin da biyu suka jikkata bayan motar sojojin ta fada babban rami.
Hadimin Peter Obi, Valentine Obienyem ya ce ya kamata jami'an tsaro su kama Abayomi Arabambi da ya ce Obi da 'yan kwadago za su yi wa Bola Tinubu juyin mulki.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa Sai'du Yahya a matsayin sabon shugaban hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da cin hanci da rashawa ta jihar Kano.
A labarin nan, za a ji yadda majalisar zartarwa ta kasa ta amince da sama da Naira biliyan 712 domin gyare-gyaren da ba a taɓa irinsa ba a filin jirgin kasar nan.
Muhammad Malumfashi
Samu kari