Muhammad Malumfashi
20370 articles published since 15 Yun 2016
20370 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa wani Mai Unguwa a Katsina, Salisu Abdullahi ya shaida wa jami'an tsaro yadda ya ke jan 'yan ta'adda don kai hari kauyuka.
Gwamna Charlea Soludo na jihar Anambra ya hadu da Bola Ahmed Tinubu a fadasa da ke Abuja, ya ce shugaban kasa na cikin koshin lafiya, yana aikinsa.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027 a jihar Kano, ana ta hasashen cewa akwai rarrabuwar kai cikin APC inda magoya baya suka kasu tsakanin jiga-jiganta.
Matatar mai ta Alhaji Aliko Dangote ta sanar da rage farashin litar man fetur. Rage farashin litar.man fetur din ya shafi 'yan kasuwa da suke dillancinsa a Najeriya.
‘Yan fashi sama da 50 sun farmaki kwalejin tarayya ta Bauchi, inda suka jikkata dalibai 10, lamarin ya sanya hukumomi suka rufe makarantar gaba daya.
Gwamnatin tarayya ta sanya ranar tantance ma'aikata 3,598 domin tabbatar da sahihancin yadda aka dauke su aiki, duk wanda bai halarta ba za a dauka ya kori kansa.
Jam'iyyar ADC ta dauki matakin dakatar da shugabanta a jihar Kebbi. Ta zarge shi da yin abubuwa ba tare da shawara ba, tare da jawo 'yan siyasar Abuja zuwa cikinta.
Wani jigo a jam'iyyar PDP ya bayyana amfanin da tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan zai yi wa Najeriya idan ya zama shugaba a karo na biyu.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir Lawal ya ce Arewa ta kafa kungiyar NPCP don zaben dan siyasar da zai magance matsalolin yankin tare da canza tsarin 2023.
Muhammad Malumfashi
Samu kari