Muhammad Malumfashi
20364 articles published since 15 Yun 2016
20364 articles published since 15 Yun 2016
Kwamitin FAAC ya raba Naira tiriliyan 2.225 ga gwamnatin tarayya, jihohi da kananan hukumomi a Agusta 2025, mafi girma a tarihi, bayan karin kudaden VAT da haraji.
Kasar Saudiyya ta kulla yarjejeniyar tsaro da Pakistan mai makaman nukiya bayan yawan hare haren Isra'ila a Gabas ta Tsakiya. Kasashen za su kare juna.
Shugaban hukumar NAHCON da tawagarsa, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan ya nuna damuwa kan biyan kudin hajjin badi ba a kan kari ba, ya bayyana matsalar hakan.
Rundunar sojin sama ta kai farmaki a Borno, inda ta hallaka ‘yan ta’adda da dama. Nasarorin baya-bayan nan sun tabbatar da ƙudirin kawo zaman lafiya a Arewa.
Sanata Barau Jibrin ya karbi matasan NNPP da Kwankwasiyya da suka fito daga Danbatta zuwa jam'iyyar APC a Abuja. Barau ya ce NNPP ta kusa rushewa a Najeriya
NECO za ta binciki makarantu 38 da aka kama da magudin jarabawa a SSCE 2025. Duk da haka, sama da kashi 60% na dalibai sun samu sakamako mai kyau.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana danuwarsa kan gazawar Shugaba Bola Tinubu wajen kawo karshen matsalar tsaron Najeriya.
NiMet ta gargadi ‘yan Najeriya kan yiwuwar saukar ruwan sama da iska mai karfi a jihohi da dama, ta ba da shawarwari don kariya daga haɗurra da ambaliya.
Hamshakin attajiri kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa ya dauki babbar kasada wajen gina matatar mai.
Muhammad Malumfashi
Samu kari