Muhammad Malumfashi
20363 articles published since 15 Yun 2016
20363 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Gbenga Daniel ya ce akwai bukatar ƴan Najeriya sun sake zaɓen Bola Tinubu a 2027 idan suna son ci gaba da morar ayyukan alheri.
An bukaci shugaban kasa Bola Tinubu da ya umarci sufeton 'yan sandan Najeriya da a dauki matakan hana 'yan bindiga samun makamai a Najeriya da suke kai hari.
Wani babban turken wutar lantarki ya ruguje a Rigasa, karamar hukumar Igabi, lamarin da ya jefa dubban jama’a a Kaduna cikin duhu, sakamakon iska da ruwan sama.
A labarin nan, za a ji yadda yan ta'adda su ka zauna da hukumomi da su ka hada da jami'an gwamnati a jihar Katsina domin kawo karshen kisan bayin Allah.
Jam'iyyar APC mai mulki da sauran 'yan adawa a Najeriya sun fadi wanda suke so ya zama sabon shugaban INEC a Najeriya. PDP da ADC sun bukaci mai gaskiya.
Ma’aikatan Ondo sun bukaci gwamna ya kara mafi karancin albashi daga N73000 zuwa N256,950, suna danganta bukatarsu da tsananin tsadar rayuwa bayan cire tallafin mai.
'Yan bindiga sun kashe jami’an ‘yan sanda biyar da wani mutum daya a wurare daban-daban a Abugi da Isanlu, jihar Kogi, tare da kwace bindigoginsu.
A labarin nan, za a ji cewa manoman Najeriya sun zargi gwamnatin kasar da karya farashin abinci ba tare da ta lura da halin da manoman za su shiga ba.
Tsohon minista a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana alhini kan rasuwar Sheikh Modibbo Dahiru Aliyu Ganye wanda ya rasu a ranar Laraba a Adamawa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari