Muhammad Malumfashi
20353 articles published since 15 Yun 2016
20353 articles published since 15 Yun 2016
Rundunar 'yan sandan jihar Anambra ta kama mutum daya cikin wadanda ake zargi da fille kan wata tsohuwa yar shekara 69 a jihar Anambra, ana kokarin kama sauran.
A labarin nan, za a ji cewa Kingsley Chinda, Shugaban Marasa Rinjaye a majalisar wakilai ya shiga matsala, yana ganin alakarsa da Wike za ta jawo masa asara.
An yi kira ga shugaba Bola Tinubu ya shirya taron addu'a na kasa da saka tallafin abinci, ilimi da kiwon lafiya. An ce gakan zao dawo da kishin kasa a Najeriya.
Farashin gas ɗin girki ya tashi zuwa ₦25,000 bayan ƙarancin kayayyaki sakamakon yajin aikin PENGASSAN, yayin da Dangote da NLNG ke ƙoƙarin ƙara samar da LPG.
Kungiyar dattawan Arewa ta ACF ta bukaci gwamnatin tarayya da majalisar ta kare matatar Dangote daga masu shirin durkusar da ita kan shigo da fetur daga waje.
Masu sayar da man Dangote sun gaza rage farashi duk da karɓar fetur a N820 ba tare da kuɗin sufuri ba, yayin da yawancin gidajen mai ke ci gaba da sayarwa a kan N865
A labarin nan, za a ji yadda iyalan wani dan kwangila da ya rasu su ka bibiyi hakkinsu daga gwamnatin Abba Kabir Yusuf, wanda su ke bin gwamnatin Ganduje.
‘Yan bindiga sun kashe mutane huɗu, sun jikkata yaro mai shekara 14 a wurin wasan snooker a Ojo, Lagos. ‘Yan sanda sun kama mutane biyar da ake zargi.
Jigon jam'iyyar APC, Salihu ISa Nataro da ya yi takarar gwamna a jihar Kebbi ya bukaci Aliko Dangote da gwamna Alex Otti su fito takara a zaben 2027 mai zuwa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari