Muhammad Malumfashi
20352 articles published since 15 Yun 2016
20352 articles published since 15 Yun 2016
Tinubu ya nemi amincewar majalisa don karbo karin bashin $2.84bn da sukuk domin tallafawa kasafin kudi, yayin da masana ke gargadi kan karbo lamuni fiye da kima.
Sanata mai wakiltar Enugu ta Gabas, Sanata Kelvin Chikwu ya tabbatar da sauya sheka daga LP zuwa APC mai mulkin Najeriya, ya ce rikicin yan adawa ya koro shi.
Bayan murabus din ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji, wannan rahoto ya yi bincike kan ministocin da suka yi murabus ko kuma Bola Tinubu ya sallame su.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) ta bukaci gwamnatin tarayya ta kawo karshen kisan da ake yi wa Kiristoci. Ta bukaci a ba su kariyar da ta dace.
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta bayyana cewa cutar Chikungunyana kara yaduwa a wasu kasashe duk da an samu saukin yaduwarta a wasu yankunan duniya.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wasu mutane a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun sace mutanen ne yayin wani hari karamar hukumar Bukkuyum.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi kyauta mai gwabi ga wata ma'aikaciyar lafiya 'yar asalin Anambra. Ya nuna cewa ta yi sadaukarwa a jihar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yace gwamnatinsa ba za ta zuba ido tana kallo wasu su gurgunta tattalin arzikinta ta hanyar taba mutum kamar Alhaji Aliko Dangote.
Tsohon hadimin marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Bashir Ahmelad, ya nuna cewa wasu gwamnonin jam'iyyun adawa daga Arewacin Najeriya za su sauya sheka zuwa APC.
Muhammad Malumfashi
Samu kari