Muhammad Malumfashi
20332 articles published since 15 Yun 2016
20332 articles published since 15 Yun 2016
Wata kungiyar masu goyon bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu sun aika da sakon gargadi ga shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda.
Jagoran 'yan ta'adda, Bello Turji ya saki sama da mutum 100 a kokarin kawo zaman lafiya a Najeriya. Ana kokarin sulhu da Turji domin daina kai hare hare Zamfara.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa da ke shugaban hukumar Hisbah a Kano ya ce Basira 'Yar Guda ta fadi sharadin auren Idris Mai Wushirya bayan umarnin kotu a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kwadago ta Najeriya, NLC ta ayyana shirin taya kungiyar malaman jami'o'i ta kasa, ASUU gagarumin yajin aiki a kasar na .
Kotun Majistire a Kano ta yanke hukuncin daura auren Ashir Idris Mai Wushirya da Yar Guda bisa bidiyon badala da suka wallafa kuma suka yada a kafafen sada zumunta
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta aika da sakon gargadi ga gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Mai girma Bola Ahmed Tinubu, kan batun juyin mulki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya madugun Kwankwasiyya, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso murnar cika shekara 69 a duniya, ya ce har yanzu jagoran NNPP abokinsa ne.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya mika sakon ta'aziyyar ga Sanata Abba Moro, bisa rasuwar da aka samu a cikin iyalansa. Ya nuna jimami kan rashin.
Babbar Kotun Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya kan mutane 2 da aka kama da laifin kai hari tare da kashe malamin jami'ar Yusuf Maitama Sule, Kano.
Muhammad Malumfashi
Samu kari