Muhammad Malumfashi
20332 articles published since 15 Yun 2016
20332 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sake kaddamar da majalisar sarakunan Kano karkashin jagorancin mai martaba Sarki na 16, Muhammadu Sansui II.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, ya bukaci jami'an tsaro ka da su sassautawa 'yan ta'adda. Ya bukaci a ragargaje su.
Shugaban PDP na kasa, Kabiru Tanimu Turaki da wasu mambobin NWC sun kai ziyara hedkwatar yan sanda da ke Abuja, sun shigar da korafin Sanata Samuel Anyanwu.
Sanata Kawu Sumaila ya angwance da Hindatu Adda’u Isah, jami’ar sojojin saman Najeriya, a wani aure da aka daura a fadar Sarkin Rano ba tare da hayaniya ba.
Tsohon minista Kabiru Tanimu Turaki ya zama sabon shugaban PDP na kasa bayan zabensa babu hamayya a babban taron jam’iyyar da aka gudanar a Ibadan, Oyo.
Sakataren kwamitin amintattu na jam'iyyar PDP (BoT), Ahmed Makarfi, ya yi murabus daga kan mukaminsa. Ya bayyana cewa lokaci ya yi da zai yi murabus.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tiggar ya tabbatar da cewa tattaunawa ta yi nisa da Amurka kan yadda za a hada kai wajen magance matsalolin tsaro.
Gwamnatin tarayya ta yi martani kan harin da 'yan bindiga suka kai a jihar Kebbi. Gwamnatin ta bayyana cewa za ta ceto dukkanin daliban da aka sace.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta ƙaryata masu cewa ta rage farashin litar man fetur ne bayan gwamnati ta dakatar da harajin shigo da mai zuwa Najeriya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari