Muhammad Malumfashi
21412 articles published since 15 Yun 2016
21412 articles published since 15 Yun 2016
Victor Osimhen da wasu 'yan wasan Super Eagles 3 na fuskantar dakatarwa idan suka samu katin gargadi a wasan Uganda na gasar AFCON 2025 kafin zagayen 'yan 16.
Sakataren gwamnatin tarayya ya tabbatar da batun aurensa da wata mai suna Zaynab, ya ce rayuwarsada kashin kansa ba ta da alaka da ayyykan gwamnati.
‘Yar majalisa a mazabar Gboko/Tarka, Regina Akume, ta roki mijinta Sanata George Akume da ya dawo cikakkiyar bin addinin Kiristanci saboda shi ne gatansa.
Jam'iyyar PDP ta yi tsokaci kan batun sauya shekar Gwamna Caleb Mutfwang zuwa jam'iyyar APC. Ta bayyana cewa har yanzu gwamnan ne shugabanta a jihar.
Kamfanin rarraba wuta na JED a Gombe ya yi kira ga masallatai da coci coci, injin nika su rika biyan kudin wuta yadda ya kamata da kuma suna yarda ana saka musu mita
Gwamnonin jihohin Arewacin Najeriya akalla guda biyar ne suka kaddamar da jami'an tsaro domin kakkabe masifar yan bindiga da suka addabi al'ummominsu.
Gwamnatin Jihar Kebbi ta tabbatar da fashewar abu a wani babban asibitinta, amma ta bayyana cewa na'urori ne suka fashe ba bam ba kamar yadda ake tsoro.
Kungiyar Izala mai hedkwata a Jos ta kammala gasar karatun Alkur'ani ta kasa a aka gudanar a Abuja, dan jihar Kaduna ya zama gwarzon kasa a izu 60 da tafsiri.
Dan majalisar wakilai, Hon. Kabiru Alhassan Rurum ya tattauna da Abba Kabir Yusuf kan maganar komawa APC. Ba a tattauna batun Rabiu Kwankwaso ba a ganawar.
Muhammad Malumfashi
Samu kari