Muhammad Malumfashi
21396 articles published since 15 Yun 2016
21396 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana bambancin jam'iyyar da sauran jam'iyyun adawa. Ya ce sun fi maida hankali kan wani abu.
Shugaban jam'iyyar APC ta kasa, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya bayyana shirin jam'iyyar kan madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
TCN zai katse wuta a Ondo da Okitipupa daga 2 zuwa 5 ga Fabrairu, 2026, domin gudanar da aikin gyara a tashar Ife/Ondo don inganta rarraba wutar lantarki a yankin.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima, ya je kaddamar da wank muhimmim aiki a jihar Kaduna. Ya ya yabawa Gwamna Uba Sani kan salon jagorancinsa.
Matar Sheikh Usman Kusfa, wanda aka fi sani da Sheikh Rigi-Rigi ta bayyana cewa mjinsu ya dade ba shi da lafiya amma bai kwanta a asibiti ba sai daga baya.
Alhaji Hassan Umaru ya kashe Sukari Abdul a Yobe saboda zargin neman matarsa; rundunar 'yan sanda ta kama shi tare da addar da ya yi kisan da ita.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Chirstopher Musa ya bayyana cewa hadin gwiwar hukumomin tsaro ne ya taimaka wajen tona asirin masu shirin juyin mulki.
Gwamna Abba Yusuf ya nada shugaban hukumar alhazai, ya kara wa jaruma Aina’u Ade girma, yayin da ya nada Rahama shugabar cibiyar yaki da rashawa a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa Hon Gudaji Kazaure ya bayyana mamaki a kan yadda wasu daga cikin yan majalisa suka gaza takawa gwamnatin tarayya burki.
Muhammad Malumfashi
Samu kari