Muhammad Malumfashi
20016 articles published since 15 Yun 2016
20016 articles published since 15 Yun 2016
Hukumar EFCC ta kama tsohon ministan kwadago a gwamnatin Muhammadu Buhari, Chris Ngige. Hadiminsa ne ya fadi haka ana rade radin masu garkuwa sun sace shi.
ECOWAS ta nada Dangote a matsayin shugaban farko na majalisar kasuwancinta domin karfafa zuba jari na cikin gida, bunkasa cinikayya da hada-hada a Yammacin Afrika.
Sheikh Ibrahim Zakzaky ya bayyana cewa batun Buhari ya kare tun da Allah ya masa rasuwa amma abin da ya sani Allah zai yi masu hisabi a ranar Lahira.
Kano ta shiga gaban sauran jihohin Najeriya bayan kungiyar gwamnoni ta yaba mata kan ware fiye da N400bn—kashi 30% na kasafin 2026—don inganta ilimi da gyare-gyare.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana abubuwan da suka jawo ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa AP. Gwamna Adeleke ya ce yana matukar kaunar PDP.
Kwamitin Majalisar Dattawa mai kula da harkokin waje ya nuna damuwa kan yadda wanda aka nada ya gaza kiran duka sunayen sanatocin da suka fito daga jiharsa.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmed Lawan, ya yi hasashe kan kuri'un da Mai girma Bola Tinubu zai samu a Arewacin Najeriya a zaben shekarar 2027.
Yan Majalisa sun kaure da hayaniya da muhawara mai zafi yayin da aka gabatar da wani kudirida ya nemi a gayyaci gwamnan babban bankin Najeriya (CBN).
Dan majalisa, Raheem Ajuloopin ya gabatar da sabon kudiri na ƙirƙirar ƙarin kananan hukumomi a Kwara domin inganta mulki a matakin ƙasa, da ƙarfafa tsarin tsaro.
Muhammad Malumfashi
Samu kari