Muhammad Malumfashi
21395 articles published since 15 Yun 2016
21395 articles published since 15 Yun 2016
Sarkin gargajiya a Kudu maso Gabas, Dr Lawrence Agubuzu ya roki shugaban kasa Bola Tinubu ya saki Nnamdi Kanu ko kuma ya mayar a shi Kenya ko London da aka kamo shi.
Mutane 8 da aka daga masu kafa kan yin azumi ciki har da marasa lafiya, matafiya, tsofaffi, da sauransu. Yayin da wasu za su rama, wasu za su iya ciyarwa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC ta samu nasarar samun yadda ta ke so bayan wakilanta sun mara mata baya a majalisar wakilar da dattawa.
El-Rufai ya sake kwana a hannun EFCC yau 18 ga Fabrairu, 2026. Lauyansa na neman beli yayin da hukumar ke shirin neman izinin kotu don tsawaita tsare shi kan ₦432bn.
Fastocin PFN a Abia sun shawarci Gwamna Alex Otti kada ya janye daga siyasa bayan wa’adinsa na biyu a 2031, suna mai da hankali kan mabiyan jama'a.
Gwamna Bala ya rage awannin aikin ma'aikata a jihar Bauchi zuwa 3:00pm a Ramadan. Gwamna Abdulrazaq ya gaishe da Musulmi da Kirista yayin da aka fara azumin Ramadan.
Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya ya yi Allah-wadai da harin ta’addanci a Kwara. An sa ran hukunta masu hannu da harin da ya kashe sama da mutane 160.
Wani dan bindiga ya kai hari filin wasa bayan jama'a sun taru a kasar Amurka. 'yan sanda sun tabbatar da cewa mutane uku sun mutu a harin wasu kuma na asibiti.
A labarin nan, za a ji cewa Femi Falana SAN da sauran yan fafutukar kare hakki sun yi magana da murya daya game da shigowar sojojin Amurka zuwa Najeriya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari