Muhammad Malumfashi
19805 articles published since 15 Yun 2016
19805 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi gargadi game da yayata sunan tsohon Shugaban Kasa, Marigayi Muhammadu Buhari.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya biya bashin da tsofaffin kansiloli suka biyo. Biyan bashin na zuwa nw bayan sun dade suna jiran hakkinsu.
Alwan Hassan, wani jigo a jam'iyyar APC ya ce Ministocin Buhari sun samu dama kuma sun yi yadda suka ga dama, ya ce galibinsu kamata ya yi a ce suna gidan yari.
Kamfanin raba wutar lantarki na Ibadan, IBEDC ya ce an fara samun karancin wuta a yankunan da ke karkashinsa saboda iya kason da yake samu kenan daga TCN.
Sanata mai wakiltar babban birnin tarayya Abuja a majalisar dattawa, Ireti Kingibe, ta shirya komawa jam'iyyar ADC. Ta sanya lokacin da za ta yi rajista.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa shugaban hukumar NMDPRA ta kasa, Farouk Ahmed ya ajiye aikinsa yau Laraba bayan kalaman Alhaji Aliko Dangote.
Wasu miyagun 'yam bindiga sun kashe masu hakar ma'adanai har mutum 12 yayin da suka kai farmaki wani ramin da suke aiki a yankin Barkin Ladi a jihar Filato.
Mai martaba Alaafin na jihar Oyo, Oba Abimbola Akeem Owoade, ya shirya nada 'dan shugaban kasa, Seyi Tinubu a sarautar Okanlomo na Ƙasar Yarbawa.
Kyaftin din tawagar kwallon kafa ta Najeriya watai Super Eagles, Ahmed Musa, ya yi ritaya. Ahmed Musa ya yi ritaya daga buga wasannin kasa da kasa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari