Muhammad Malumfashi
19541 articles published since 15 Yun 2016
19541 articles published since 15 Yun 2016
Kyaftin din tawagar kwallon kafa ta Najeriya watai Super Eagles, Ahmed Musa, ya yi ritaya. Ahmed Musa ya yi ritaya daga buga wasannin kasa da kasa.
Dan majalisar wakilai daga jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki, ya yi zargin cewa an sauya wasu sassa na dokokin haraji bayan Majalisa ta amince da su.
Tsohuwar uwargidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta yi bayani kan mulkin mijinta na shekara takwas. Aisha Buhari ta bayyana kuskuren da ya yi.
Kakakin majalisar dokokin jihar Akwa Ibom, Udeme Otong, ya jawo ce-ce-ku-ce bayan ikirarin cewa shi kadai zai zabi ‘yan majalisar jihar a zaben 2027.
Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da nadin dan uwan Abubakar Malami (SAN) a matsayin shugaban hukumar KEBGIS bayan ya sauya sheka zuwa APC mai mulki.
Babban Fasto, Seun Adeoye ya yi gargadin cewa Shugaba Bola Tinubu na iya neman zama shugaban ƙasa na har abada, yana cewa alamu sun wuce siyasar 2027.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ba da tabbacin cewa ba zai sauya sheka daga jam'iyyar PDP mai adawa zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ba.
Shugaban karamar hukumar Coker-Aguda, Azeez Ogidan, ya gabatar da kasafin kudin 2026 na sama da N11bn domin bunkasa lafiya, ilimi, tituna da jin dadin al’umma.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu kari kan sanatocin da take da su a majalisa. Wani sanatan PDP daga jihar Kaduna, ya sauya sheka zuwa APC.
Muhammad Malumfashi
Samu kari