Muhammad Malumfashi
19541 articles published since 15 Yun 2016
19541 articles published since 15 Yun 2016
Babbar Kotu a birnin Abuja ta amince da belin wucin gadi da hukumar EFCC ta ba tsohon ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Sanata Chris Ngige.
Hadimin shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya fito ya musanta jita-jitar cewa rashin lafiya ta kama maigidansa. Ya ce ba gaskiya ba ne.
Kotu ta ki amincewa da bukatar beli da Abubakar Malami ya shigar, tana cewa zamansa a hannun EFCC ya halasta bisa ingantaccen umarnin wata babbar kotun.
Yayin da ake shirin fara AFCON 2025/2026, akwai fitattun ‘yan wasan Afirka irin su Mohamed Salah, Didier Drogba da suka yi fice amma ba su taba lashe kofin AFCON ba.
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona SC ta sanar da mutuwar dan wasan ta, Mario Pineida bayan an harbe shi da bindiga a kasar Ecuador. Masu mutane ne suka harbe shi.
Yar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Fatima Buhari ta ce Tunde Sabiu yana da iko mai yawa a fadar shugaban kasa ta hanyar sarrafa takardu.
Yan ta'addan Boko Haram/ISWAP sun yi garkuwa da wani zababben mataimakin shugaban karamar hukuma da kansiloli biyu a titin zuwa Maiduguri, jihar Borno.
Gwamnatin tarayya karkashin shirin RHIESS ta fara raba wa tsofaffin mutane da suka haura shekara 65 tallafi a jihar Delta, uwargidar gwamna ta kaddamar a Asaba.
Tsohon ministan yada labarai a gwamnatin Muhammadu Buhari, Lai Mohammed ya bayyana yadda ya dakatar da Twitter (X) a 2012 bayan samun izinin Buhari.
Muhammad Malumfashi
Samu kari