Muhammad Malumfashi
19540 articles published since 15 Yun 2016
19540 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban kwamitin gyaran dokar haraji ta gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce kamfanoni 149 ba za su fara biyan haraji ba idan an shiga 2026.
A labarin nan, za a ji cewa babban fasto a Najeriya, Bishof Mathew Kukah ya bayyana cewa dalilansa na ganawa da Nnamdi Kanu a kurkuku a Sakkwato.
Kamfanin TikTok ya shiga yarjejeniya da Amurka kan mika wani sashe na shi ga kasar. Masu zuba jari a Amurka za su mallaki mafi yawan kaso na kamfanin.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawa ta kafa kwamitin da zai binciki dokar da harajin gwamnati ta sanya wa hannu domin gano inda aka samu matsala.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce ya tabbatar wa Amurka da Turai cewa zai kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya domin magance matsalar tsaro a Najeriya.
Kungiyar dillalan man fetur IPMAN ta ce farashin mai zai sauka a Najeriya bayan kulla yarjejeniya da matatar Aliko Dangote. Ta ce za ta rika sayen mai wajen Dangote.
A labarin nan, za a ji cewa ofishin mai ba Shugaban Kasa shawara a kan matsalar tsaro, inda ya ce ya kamata a zage damtse a yayin bukukuwan karshen shekara.
Wata tankar man fetur ta yi hadari a Auchi jihar Edo. Wuta ta tashi kuma jama'a da dama sun jikkata bayan fetur ya kwalala zuwa gidaje da shaguna.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce yana goyon bayan hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane a Najeriya. Ya ce APC za ta yi nasara a 2027.
Muhammad Malumfashi
Samu kari