Muhammad Malumfashi
21378 articles published since 15 Yun 2016
21378 articles published since 15 Yun 2016
Amurka ta rasa jirgin KC-135 a yammacin Iraki yayin yakin Iran. CENTCOM ta ce hatsarin ba harin makiya ba ne kuma yanzu haka ana neman mutanen ciki.
Firaministan Isra'ila, Netanyahu, ya ce Mojtaba Khamenei ba zai iya fitowa bainar jama'a ba, yayin da Iran ke ci gaba da kai hari kan sansanonin sojojin Amurka.
EFCC ta kama Mai Martaba Sarki Michael Sado, na kasar Okpella, kan zargin satar N250m. Ana bincikar sa kan karkatar da kuɗaɗen al'umma da Dangote ya bayar.
Donald Trump ya ce ba zai iya ba da tabbacin tsaron tawagar kwallon kafa ta Iran a gasar cin kofin duniya, bayan ministan wasanni ya bayyana dalili na rashin halarta
Sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei ya sha alwashin daukar fansar mahaifinsa da sauran wadanda suka yi shahada a yakin kasar da Amurka/Isra'ila.
Kotu ta hana Gwamna Aiyedatiwa tsaya wa takara a 2028 a jihar Ondo. An ce barin sa takara zai saba wa dokar wa'adin shekaru 8 na mulki a Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai, sun yi nasara kan 'yan ta'addan kungiyar ISWAP. Sojojin sun samu nasarar hallaka wani kwamanda.
Kasashe Musulmi da Larabawa takwas sun soki matakin Israel na rufe Masallacin Kudus a Jerusalem yayin Ramadan, suna gargadi kan tauye hakkin ibada.
Gwamnatin Isra'ila ta bayyana shakku karara a shirinta na kawo sauyin gwamnati a Jamhuriyar Musulunci ta Iran, ta ce har yanzu yan kasar na tare da ita.
Muhammad Malumfashi
Samu kari