Muhammad Malumfashi
19658 articles published since 15 Yun 2016
19658 articles published since 15 Yun 2016
Yan sanda sun kama wani matashi dan shekara 25, Mustapha Isma'il bisa zargin caka wa abokinsa wuka har lahira, ya ce bai yi tunanin Halifa zai mutu ba.
Mutum 6 sun rasu a haɗarin jirgin ruwa a Legas ranar Talata; LASWA da NIWA sun ceto mutum 4 kuma suna gudanar da bincike kan karo da jirgin ya yi da wani abu a ruwa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC. Peter Obi ya ce suna da shirin ceto Najeriya.
Sojojin Najeriya sun hallaka ɗan ta’adda a Bama, sun ruguza sansanoninsu a Sambisa, sannan sun ƙwace jirgi marar matuki na ISWAP a yankin Izge da ke jihar Borno.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rattaba hannu kan kasafin kudin 2026 bayan Majalisar dokokin Kano ta amince da shi, kasafin zai lakume fiye da N1.4trn.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya musanta zargin ta’addanci, yana cewa bai da alaƙa da ‘yan ta’adda kuma bai taɓa goyon bayan aikata laifi ba.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta tanka bayan Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce ba ta da matsguni a siyasar jihar Rivers.
Wasu yan bindiga da ba a san manufarsu ba sun halla dan uwan hadimar gwamnan jihar Kaduna, lamarin ya tada hankula yayin da yan sanda suka fara bincike.
Jam'iyyar ADC ta fara kama kujeru a Majalisar tarayya, sanatoci 3 da dan Majalisar tarayya sun bu sahun Peter Obi, sun sauya sheka zuwa jam'iyyar hadaka.
Muhammad Malumfashi
Samu kari