Muhammad Malumfashi
21377 articles published since 15 Yun 2016
21377 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sanar da cewa shugabar ma'aikatan fadar gwamnatin Amurka, Susie Wills, ta kamu da wata cuta. Ya ce za ta ci gaba da aiki.
Hukumomin kasar Saudiyya sun bukaci a fita dubam jinjirin watan karamar Sallah, Shawwal daga ranar Laraba, 29 ga watan Ramadan daidai da 18 ga Maris, 2026.
Babban jami'in tsaron Iran, Ali Larijani, ya aika da sako ga kasashen Musulmi kam yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya. Ya jefa musu tambayoyi masu zafi.
Iran ta harba makamai masu linzami zuwa kasar Isra'ila. Makaman sun sauka a wasu wurare da dama na Isra'ila. Makaman sun yi barna a wasu wurare da dama.
Rikicin da ake yi a Gabas ta Tsakiya na ci gaba da fadada. Amurka da Isra'ila na ci gaba da kai hare-hare kan Iran yayin da take mayar da martani.
A labarin nan, za a ji cewa Isra'ila ta fara murna da sabon harin da ta kai Iran, yayin da ake ci gaba da zuba ruwan bama-bamai a Tel Aviv a yaƙin Gabas ta Tsakiya.
Hukumar kula da filayen jiragen saman Najeriya (FAAN) ta sanar da kama wasu 'yan bindiga a filin jirgin saman Akure a jihar Delta. Wasu daga cikinsu sun so guduwa.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya yi waya da shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian. Ya bukaci a bude mashigar Hormuz da Iran ta rufe kirif.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya wallafa bidiyo ya fadi halin da ya ke ciki ana jita-jitar cewa ya mutu. An gano cewa bidiyon da ya wallafa na gaskiya ne
Muhammad Malumfashi
Samu kari