Muhammad Malumfashi
19700 articles published since 15 Yun 2016
19700 articles published since 15 Yun 2016
Fitaccen dan kasuwa kuma attajiri lamba daya a Afirka, Aliko Dangote ya janye korafin da ya shigar a ICPC game da tsohon shugaban NMDPRA, Farouk Ahmed.
Kwanaki kaɗan bayan sauya shekar Peter Obi zuwa ADC, Datti Baba-Ahmed ya ayyana shiga takarar shugaban ƙasar Najeriya a 2027 ƙarƙashin jam’iyyar LP,
Tawagar Super Eagles ta kauracewa fita atisaye da tafiya birnin da za su buga wasa da Algeria a gasar AFCON saboda ba a biya su hakkokinsu na wasanni hudu ba.
A labarin nan, za a ji cewa Yusuf Sharada, daya daga cikin hadiman Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fadi dalilai biyu da ya sa ake son komawa APC.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasar Burkina Faso, Ibrahim Traore ya tsallake rijiya da baya bayan wasu sojoji sun kitsa kashe shi da kifar da gwamnati.
Bayan MRS, an samu karin gidajen mai da suka hada kai da matatar Dangote kuma kungiyar IPMAN na ganin hakan zai zama alheri a farashin fetur a Najeriya.
Rundunar 'yan sanda ta cafke limamin addini a Port Harcourt, Tombari Gbeneol, dangane da zargin shirin kashe Ministan Abuja, Nyesom Wike. Bincike na ci gaba.
A labarin nan, za a ji wani jigo a PDP, Emmanuel Ogidi,ya bayyana cewa lokaci kawai ake jira da Nyesom Ezenwo Wike zai yi wa APC abin da yi wa jam'iyyarsa.
Yara 469 ne suka mutu a Kano sakamakon rashin abinci mai gina jiki a 2025; UNICEF ta bayyana cewa kashi 51.9% na yara a jihar suna fama da matsalar tsumburewar jiki.
Muhammad Malumfashi
Samu kari