Muhammad Malumfashi
19703 articles published since 15 Yun 2016
19703 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa, Datti Baba-Ahmed ya bayyana cewa lokaci ya yi da yan siyasa irinsu Atiku za su kauce au ba matasa wuri.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta rubuta takarda a hukumance kuma ta tura ga Gwamna Fubara da kwafinta ga mataimakiyarsa domin sanar da su shirinta na tsige su.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta ware Naira biliyan 2.3 a kasafin kudin shekarar 2026 domin biyan hakkoƙin tsofaffin shugabannin ƙasa da mataimakansu.
Kotu a Malaysia ta yanke wa ɗan Najeriya, Emeka Augustine, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ya jefa jikansa daga bene mai hawa uku ya mutu a shekarar 2020 a yau.
Shugaba Bola Tinubu ya yi hasashe cewa farashin kayan abinci zai sauka ƙasa da kashi 10 a 2026, yana nufin inganta rayuwa da bunƙasar tattalin arzikin Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa wata kotun Majistare da ke Jigawa ta bayar da umarnin a kamo wani jami'in SSS mai suna Fifeanyi Festus kan zargin sace yarinya a Jigawa.
A labarin nan, za a ji rundunar sojin Najeriya ta bayyana takaicin yadda wasu bata-gari ke bayyana kansu a matsayin shugaban sojin Najeriya a shafukan sada zumunta.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NNPP a matakin kasa ya bayyana rashin amincewa da hukuncin da kotu ta yanke game da dambarwar Shugabanci a Kano.
Hukumar agajin gaggawa ta NEMA ta kai dauki wajen kashe gobara karamar hukumar Malumfashi a jihar Katsina. Fashewar wutar sola ne ya tayar da gobarar.
Muhammad Malumfashi
Samu kari