Muhammad Malumfashi
19934 articles published since 15 Yun 2016
19934 articles published since 15 Yun 2016
Sheikh Ahmed Gumi ya ƙaryata jita-jitar da ake yadawa cewa sojojin Amurka sun kama shi a filin jirgin sama; ya ce an hada hoton da fasahar AI ne don yaudarar jama'a.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta kore fargabar da mutane ke yi kan illar turo sojojin Amurka, ta ce hakan ba zai taba yancin kasar ba kuma komai an yi shi bisa tsari.
Ƴan banga sun kai hari ofishin ADC a Benin; sun lalata kayayyaki tare da ƙoƙarin ƙona ginin da man fetur don tsoratar da jam'iyyar hamayya kafin zaɓen 2027.
Mai magana da yawun kungiyar Kwankwasiyya, Mansur Kurugu, ya yi magana batun rashin lafiyar Rabiu Musa Kwankwaso. Ya ce ya yi tafiya zuwa kasar waje.
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya gana da Shugaba Bola Ahmed Tinubu a Aso Rock bayan mummunan harin ‘yan ta’adda a Kaiama da ke jihar.
Bangaren jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya harzuka bayan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ki gayyatarsu zuwa taro.
Mutumin da alkaluma suka nuna ya zarce kowa kudi a duniya, Elon Musk ya haddasa muhawara a kafafen sada zumunta bayan ya ce kudi ba zasu sayi farin ciki ba.
Hukumar kula da fanshon 'yan sanda ta sanar da cewa wasu jami'ai za su zajiye aikinsu a cikin shekarar 2026. Ta bukaci su gyara takardunsu yadda ya dace.
Kungiyar Lauyoyin Najeriya (NBA) ta yanke shawarar rubuta koke ga ‘yan sanda kan kalaman Rabiu Kwankwaso da ake zargin ya tsoma baki a shari’ar zaɓen Kano a 2019.
Muhammad Malumfashi
Samu kari