Muhammad Malumfashi
21373 articles published since 15 Yun 2016
21373 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa yana da korafi a kan alkalin da ke kula da shari'arsa a Kaduna.
Shugaba Donald Trump ya caccaki Fafaroma Leo XIV kan masa nasiha game da yake-yake a duniya. Trump ya bukaci Fafaroma ya gyara halinsa ya fita daga harkokinsa.
A labarin nan, za a ji cewa vwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa kasuwar da sojojin saman Najeriya suka kai wa hari ba ya aiki s hukumance, an rufe shi.
Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Amurka da Iran na ci gaba da tattaunawa domin tsagaita wuta a yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya. Bangarorin biyu sun yi takaddama kan wani abu guda daya.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Shugaba Trump ya sanar da cewa Amurka ta fara kwashe nakiyoyin da Iran ta dasa a mashigar Hormuz yayin da aka fara tattaunawar zaman lafiya a Pakistan.
Muhammad Malumfashi
Samu kari