Ibrahim Yusuf
4244 articles published since 03 Afi 2024
4244 articles published since 03 Afi 2024
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga 'yan jarida kan yi masa adalci wajen sukar gwamnatinsa. Ya fadi haka ne yayin taron 'yan jarida na kasa a Abuja.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Bago ya nemi a kafa sansanonin soja a iyakokin jihar Neja domin hana 'yan bindiga shiga jihar. Ya ce zai ba da matasa 25,000 su shiga soja.
Janar Christopher Musa mai ritaya ya samu mukami da wani kamfanin zuba jari a Amurka bayan sallamar shi da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi a Oktoban 2025.
Tsofaffin Janar da rundunar sojin Najeriya sun gargadi Nyesom Wike kan rigima da ya yi da wani soja A. Yerima a Abuja kan mallakar fili sun ce Wike bai kyauta ba.
Wani dan jam'iyyar ADC, Hon. Nuhu Abdullahi Sada ya bayyana cewa ya yi mafarki Nasir El-Rufa'i ya zama shugaban kasa a 2027, Rauf Aregbesola mataimakinsa.
Bayan matsin lamba a Katsina, rashin matakan tsaro mai karfi a Kano da sulhu da 'yan ta'adda na cikin dalilai 3 da ke sa 'yan bindiga kara kaimi wajen kai hari Kano.
Hukumar DSS ta gurfanar da Innocent Chukwuemeka Onukwume a gaban kotu kan zarginsa da kira a yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a Najeriya.
Dan majalisar wakilai na Kano Municipal, Hon. Sagir Ibrahim Koki ya sanar da fita daga NNPP. Ya bayyana cewa rikicin cikin gida ne ya sanya shi daukar matakin.
Kungiyar farar hula ta CISLAC da wasu lauyoyi sun soki ministan Abuja, Nyesom Wike kan gardama da wasu jami'an soja a Abuja a kan mallakar wani fili.
Ibrahim Yusuf
Samu kari