Ibrahim Yusuf
4362 articles published since 03 Afi 2024
4362 articles published since 03 Afi 2024
Gwamnonin da suka yi mulki a 1999 sun bukaci Bola Tinubu ya samar da ayyuka ga matasa wajen kafa kamfanoni maimakon raba tallafin da bai wuce N5,000 ba.
Kotu ta tura dan TikTok da ake zargi da hada bidiyo da ke nuna cewa shugaba Bola Tinubu ya rasu. An tsare Ghali Isma'il Kano har zuwa ranar 19 ga Agusta.
Ministan ayyuka na tarayya, Dave Umahi ya bukaci Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da ya jenye kalaman da ya ce Tinubu na fifita Kudu a kan Arewa wajen gina tituna.
Tsohuwar jarumar Kannywood, Ummi Nuhu ta rusa kuka ana tsaka da hira da ita kan halin da ta shiga bayan shekaru a harkar fim. Ta ce bata taba yin aure ba.
Malaman addinin Musulunci sun kafa sabuwar kungiyar addinin Musulunci bayan Izala da Darika da ake da su. Kungiyar za ta rika ayyukan addinin Islama.
Fadar shugaban kasa ta yi wa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso raddi mai zafi kan zargin cewa Bola Tinubu ya yi watsi da yankin Arewacin Najeriya a mulkinsa
Wasu mahara sun tare 'yan kasuwa a kan hanyar jihar Filato. Rahoto ya nuna cewa an kashe mata da yara kanana a harin da aka kai wa 'matafiya 'yan kasuwa.
'Yan jam'iyyar ADC sun yi martani kan cewa da Bola Tinubu ya ce suna cikin rudani. Ofishin Atiku Abubakar ya ce ya kamata Tinubu ya magance matsalar shi da Shettima.
Marigayi Dr Ibrahim Bello ya shafe shekara 10 a kan mulki bayan zama Sarkin Gusau a 2015. Ya rike mukamai da dama ciki har da aikin koyarwa kafin sarauta.
Ibrahim Yusuf
Samu kari