Deen Dabai
680 articles published since 27 Afi 2023
680 articles published since 27 Afi 2023
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki, Femi Fani-Kayode ya aika da wani saƙo mai zafi ga shugabannin soji na kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso. Ya ce Najeriya.
Tsohon ministan harkokin sufurin jiragen sama na ƙasa Hadi Sirika ya bayyana cewa mutanen da ke cikin jirgi mai saukar angulu da ya yi haɗari a Legas na cikin.
Kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya (IPMAN), ta ce karɓar na goro da jami'an DSS na 'yan sanda ke yi a hannun masu jigilar man fetur na dag.
Hukumar Kula da Asibitoci ta jihar Kano (HMB), ta sanar da korar manyan jami'an lafiyar asibitoci guda uku da ke jihar. Haka nan ta sanar da dakatar da likitoc.
Duk da zuwan mulkin dimokuraɗiyya, kasashen Afrika da dama na ci gaba da fuskantar ƙalubale na mulkin soja. Ana yawaitar samun juyin mulki a cikin kasashen.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana abinda ya tsaya masa rai, kuma yake hana shi yin bacci dare da da rana. Ya ce kokarin ganin ya inganta rayuwar 'yan.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa albashin da ake bai wa 'yan majalisun ba ya Isarsu Wajen biyan buƙatun mutanen da suke.
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri, ya sha alwashin rushe duk gidan da aka samu kayayyakin abinci da aka Sato daga rumbun ajiyar kayayyakin tallafi.
Dan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar, ya caccaki jawaban da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi a ranar Litinin. Ya ce jawabin ba.
Deen Dabai
Samu kari