Aminu Ibrahim
8480 articles published since 21 Agu 2017
8480 articles published since 21 Agu 2017
An ruwaito cewa tsohuwar matarsa, 'yar shekaru 58, Ms Lee ta yi dabara ne ta hanyar motsa sha'awar mijinta a gidansu da ya saki jiki sai da damke mazakutarsa ta sanya almakashi mai kaifi sosai da datse. Daga nan sai Ms Lee jefa ma
Tsohon gwamnan jihar Kano, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ba gwamnatinsa bane ta gina bangaren gadar Abubakar Audu da ke hanyar BUK daura da Gadon Kaya ta da fara tsagewa. Martanin da tsohon gwamnan ya yi a ranar Juma'a na da
Jami'an tawagar Operation Puff Adder a Katsina a ranar Juma'a sun dakile wasu hare-hare da 'yan bindiga suka kai a garuruwan Sabon Garin Baure da kauyen Baure da ke karamar hukumar Safana na Jihar. An ruwaito cewa wasu daga cikin
Wana mai gadi mai shekeru 20, Micheal Nwaogwu ya gurfana gaban kotun Majistare da ke zaman ta a Yaba a Legas a ranar Juma'a bisa tuhumarsa da ake yi na sace N2,385 daga akwatin tara kudin sadaka na coci da ake kira baiko. Rundunar
Gwamnatin Jihar Sokoto ta ce tana tattaunawa da 'yan bindiga da sauran wadanda suke kai hare-hare da iyakar jihar ta. Direkta Janar na Yadda Labarai da Hulda da Jama'a na Gwamna Aminu Waziri Tambuwal, Abubakar Shekara ne ya bayyan
Ofishin Mai Bawa Shugban Kasa Shawara kan Harkokin Tsaro, ONSA ta sanar da cewa sojojin 159 troops sun ragargaza hanyoyin safarar kayayyaki da 'yan kungiyar ta'adda na ISWAP ke amfani da shi. Mai magana da yawun ONSA, Mista Danjum
Shugaban kungiyar Ansar-Ud-Deen na kasa, Sheikh Abdulrahman Ahmad a ranar Alhamis ya yi gargadin cewa amfani da karfin bindiga ba zai magance tayar da hankula da 'yan kungiyar Shi'a ke yi a kasar ba. Ahmad ya ce dole ne gwamnati t
An sako surukar Shugaban ma'aikatan fadan gwamnan jihar Niger, Alhaji Abubakar Sani Bello da wasu mata da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su a garin Kagara na jihar Niger kamar yadda The Nation ta ruwaito. An ruwaito cewa an sak
Dakarun Sojojin Najeriya ta ce dakarunta na 'Operation Hadarin Daji' sun kashe 'yan bindiga 78 a wurare daban-daban a dazukan jihar Zamfara cikin watanni biyu da suka gabata. Sojojin sun yi nasarar ceto mutane 50 da 'yan bindigan
Aminu Ibrahim
Samu kari