Aminu Ibrahim
8480 articles published since 21 Agu 2017
8480 articles published since 21 Agu 2017
Dan majalisar tarayya mai wakiltar yankin Sokoto na gabas a majalisar dattawa, Sanata Ibrahim Gobir, ya yi ikirarin cewa 'yan bindiga sun sassan jihar Sokoto.
Sanusi Danmusa, shugaban gidan gyaran halin, a ranar Jumaa ya ce an ki karbar sabon fursunan ne saboda kare wadanda ke gidan gyaran halin daga kamu da COVID-19.
Shugaban kasar da ya bayyana hakan a dandalin sada zumunta na Twitter a ranar Jumaa ya kara da cewa gwamnatinsa "za ta cigaba da yin duk mai yiwuwa domin karfaf
Engineer Muazu Magaji, tsohon kwamishinan Ayyuka na jihar Kano da Gwamna Umar Abdullahi Ganduje ya tsige daga mukaminsa ya warke daga korona kuma an sallame shi
Ya kara da cewa ma'aikatar tana aiki tare da sauran hukumomin da abin ya shafa don ganin an tabbatar dalibai ba za su fuskanci wata matsala ba idan an bude.
Hakan na cikin wata sanarwa ne mai dauke da saka hannun mai magana da yawun rundunar 'yan sandan jihar Legas, DSP Bala Elkana, da ya fitar a ranar Alhamis.
An samu karin mutum 18 da suka kamu da cutar a jihar a ranar 21 ga watan Mayu. 14 daga cikinsu sun fito ne daga karamar hukumar Kaduna ta Arewa, 2 daga Zaria.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 339 da suka fito daga jihohin Najeriya.
Kwamishinan lafiya na jihar Legas, Farfesa Akin Abayomi, ya ce gwamnatin jihar na kashe tsakanin N40,000 zuwa N50,000 a kan kowanne gwajin da ake wa mutum daya.
Aminu Ibrahim
Samu kari