Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Wata dalibar aji uku a jami’ar Port Harcourt (UNIPORT), Otuene Justina Nkang, ta rasa ranta bayan saurayinta ya kashe don yin kudi a jihar Ribas.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya taya shugaban kasa Bola Tinubu murna kan tabbatar da nasararsa da kotun koli ta yi a ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoba.
A ranar Juma'a, 27 ga watan Oktoba, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada sabon shugaba da mambobin hukumar kula da ma'aikatan gwamnatin tarayya (FCSC).
Kotun sauraron kararrakin zabe ta tsige dan majalisar jam’iyyar PDP, Destiny Enabulele, wanda ke wakiltar mazabar Ovia ta kudu maso yamma a jihar Edo.
Wata budurwa ta girgiza soshiyal midiya a lokacin da ta fasa wani asusun da ta dauki lokaci tana tara kudadenta. Ta fasa shi ne bayan ta kammala karatunta.
Primate Ayodele ya yi hasashen abun da zai faru a siyasar jihar Ondo. A jihar, gwamna Rotimi Akeredolu ba shi da lafiya, kuma ana yunkurin tsige mataimakinsa.
Kalaman fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara na ci gaba da tayar da kura a cikin kasar bayan da ya fito ya soki irin mulkin da Muhammadu Buhari ya yi.
Bayan hukuncin kotun koli na ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoba, Ganduje ya bukaci Atiku Abubakar da Peter Obi da su yi takarar shugaban kasa a babban zaben 2031.
Wata matashiyar budurwa ta saki bidiyon da ke nunawa mutane kazantaccen muhallin da take sarrafa man ja. Mutane da dama sun cika da mamaki bayan kallon bidiyon.
Aisha Musa
Samu kari