Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a jihar Kogi, Sanata Dino Melaye ya yi kira da a soke zabe a kananan hukumomi 5. Gaba daya suna yankin Kogi ta tsakiya.
Dino Melaye, dan takarar gwamna a jam'iyyar PDP a jihar Kogi, ya magantu kan rahoton cewa shi da magoya bayansa sun kaurace wa zaben da ke gudana a jihar.
Al'umma suna nan sunyi zugum suna jiran ganin yadda za ta kaya a yayin da hukumar zabe INEC ke shirin gudanar da zabukan gwamba a jihohin Kogi, Bayelsa da Imo.
Wasu tsagerun yan bindiga dauke da muggan makamai sun farmaki masu zabe a rumfar zaben Agala Ogane, Anyigba, jihar Kogi. Sun halaka wani Umar Hassan.
Jami'an sojoji sun nunawa wani babban dan siyasa da yan sandan da ke masa rakiya iyakarsu bayan sun fito ana tsaka da gudanar da zaben gwamna a jihar Kogi.
Hukumar INEC ta bayyana matsayinta a kan sakamakon zaben da ke yawo wanda Dino Melaye da Murtala Ajaka, yan takarar PDP da SDP a zaben Kogi suka yada.
Akalla ciyamomin kananan hukumomi shida na jam’iyyar LP ne suka yi watsi da dan takararsu na gwamna a jihar Bayela, sun bayyana dalilinsu a ranar jajiberin zaben.
Hukumomin sojojin Najeriya sun kama wasu mutane a cikin wasu bakaken motoci da ake zargin za su kawo hargitsi ne a jihar Kogi yayin da aka fara zabe.
Hukumar yan sandan Najeriya ta yi zargin cewa wasu yan siyasa sun dau hayar yan baranda a matsayin jami’an tsaro don tarwatsa zaben gwamna a Bayelsa.
Aisha Musa
Samu kari