Aisha Ahmad
3487 articles published since 27 Mar 2024
3487 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji yadda ADC ta bugi kirji, ta ce bayyanarta ce ta sa APC ta fara shiga taitayinta har ta fara maganar inganta tsarin samar da abinci.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta godewa masoyanta da suka jajirce har ta samu nasara a kotu bayan dakatar da ita daga majalisa.
A labarai nan, za a ji cewa jagororin ADC da aka fara yunkurin amfani da ita wajen tabbatar da an kori APC daga mulkin Najeriya na da yaran da ke jam'iyya mai mulki.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Owo, garin tsohon gwamna Rotimi Akeredolu na neman a sake duba dalilin rasuwar jagoran da ya koma ga Mahaliccinsa a 2023.
A labarin nan, za a ji cewa dangantaka ta yi tsami a tsakanin hukumar tattara haraji ta kasa FIRS da kuma kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na Kano, KEDCO.
A labarin nan, za a ji cewa wasu matasa biyu sun daurawa kansu aure ba tare da sanin iyayensu ba a kan sadaki N50 a unguwar Yakasai da ke birnin Kano.
A labarin nan, za a ji cewa babban Fasto a Najeriya, kuma Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele ya gargadi APC kan ADC.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar NNPP, Injiniya Buba Galadima ya bayyana cewa samar da yan sandan jihohi zai ba da damar cin zarafin al'umma.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar PDP, tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya bayyana takaicin yadda aka zurawa Nyesom Wike ido yana abin da ya ke so.
Aisha Ahmad
Samu kari