Aisha Ahmad
3485 articles published since 27 Mar 2024
3485 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji yadda majalisar zartarwa ta kasa ta amince da sama da Naira biliyan 712 domin gyare-gyaren da ba a taɓa irinsa ba a filin jirgin kasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ƙaryata cewa gwamnatinsa ta riƙa biyan ƴan ta'adda kuɗin fansa don ceto mutanen da aka sace.
Bayanai sun nuna cewa NDLEA da gwamnati sun gano illar Ƙwaya ga ɗalibai. An faɗi matakin da za a ɗauka don daƙile amfani da ita musamman a jami'o'i.
A labarin, za a ji cewa ADC ta ce ta amince da Nasir El-Rufa'i da Peter Obi su ci gaba da zama a jam'iyyunsu yayin da ake shirin babban zaɓen 2027 mai zuwa.
A labarin nan, za a ji yadda gungun ƴan ta'adda su ka dawo aiki gadan-gadan, inda suke lashe mutane kamar kiyashi a sassan Katsina bayan jama'a sun fara samun sauƙi.
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyyar ADC ke zargin gwamnonin APC da hadiman shugaban ƙasa da faɗa wa Bola Tinubu ba daidai ba kan halin da ƙasa ke ciki.
A labarin nan, za a ji cewa hadisin shugaban ƙasa, Daniel Bwala ya ce babu wani gwamna a Najeriya da zai ce baya samun wadataccen kuɗin aiwatar da ayyuka.
A labarin nan, za a ji cewa ƙungiyar kare hakkin ɗan adam ta Amnesty Int'l Ta yi tir da yadda jami'an tsaron kasar nan, musamman DSS suka kama matashin Ghali.
A labarin nan, za a ji cewa jama'a sun faɗa a cikin fargaba yayin da mamakon ruwan aƙalla awanni uku ta fara mamaye gidaje, an fara neman mafaka a sassan Borno.
Aisha Ahmad
Samu kari