Aisha Ahmad
3453 articles published since 27 Mar 2024
3453 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Arewa Consultatibe Forum ta nemi gwamnatin tarayya da ta jihar Legas da su bayar da diyya ga mutanen kasuwar Alaba Rago.
A labarin nan, za a ji cewa Mai dakin gwamnan jihar Borno, Dr. Falmata Babagana Zulum, ta yi kyautar N1m ga mai shara da ta mayar da N4.8m ga masu shi.
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar gwamnan jihar Kaduna a karkashin jam'iyyar PDP, Alhaji Isa Ashiru ya gamu da matsala daga makusancinsa da ya sauya sheka.
A labarin nan, za a ji yadda tsautsayi ya fada kan wata baiwar Allah, yaranta biyu da jikarta gida a Zariya bayan mamakon ruwan sama da ya jawo rushewar wani gini.
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta yi bayanai a kan mika tikitin takarar Shugaban Ƙasa ga Kudancin Najeriya da shirin babban taron kwamitin zartarwar na ƙasa mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta ADC na ƙoƙarin ƙara rikicewa a kan batun Shugabanci bayan ƴaƴanta a Arewa maso Gabas sun nuna Shugabansu.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a su ka shiga mawuyacin hali bayan ƴan bindiga sun mai farmaki kan wani gida da ke cikin birnin Katsina tare da kwashe ƴan gidan.
A labarin nan, za a ji yadda Dele Momodu ya sanar da cewa jam'iyyar APC ce ƙashin bayan shirin PDP na mutunta tsarin karɓa-karɓa tare da mika takara Kudu.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce akwai hikima a mika tikitin takarar Shugaban Ƙasa zuwa Kudancin Najeriya a zaɓen 2027.
Aisha Ahmad
Samu kari