Aisha Ahmad
3439 articles published since 27 Mar 2024
3439 articles published since 27 Mar 2024
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa an fara ganin ribar kula da gwamnatin Abba Kair Yusuf ke yi da bangaren ilimi bayan fitowar sakamakon NECO.
A labarin nan, za a ji cewa rikice-rikicen da su ka dabaibaye sassa daban-daban a jihar Filato sun jawo asarar rayukan jama'a da su ka tasamma 12,000.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Tinubu ta fara neman share hawayen hukumar asibitin koyarwa a asibitin Aminu Kano bayan ta fito rokon KEDCO a jaridu.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da jarrabawa ta NECO ta saki sakamakon jarrabawar da dalibai su ka rubuta a ranar Laraba, 17 ga watan Satumba, 2025.
A labarin nan, za a ji cewa tsofaffin ma'aikatan kasar nan sun fara baranzar fara zanga-zanga tsirara saboda mawuyacin halin da su ke ciki a yanzu.
A labarin nan, za a ji cewa kalaman APC a kan cewa Bola Ahmed Tinubu kawai za su tsayar takara a 2027 ya fusata dattawan Arewa, suna ganin an saba doka.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC ta karyata zargin da PDP ta yi mata na kokarin fara yakin neman zaben Tinubu kafin lokacin da INEC ta tanada.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar ICPC ta samu nasara a kotu bayan wasu jami'an gwamnatin Kano sun kai ta kotu domin hana ta gudanar da binciken tallafin karatu.
A labarin nan, za a ji cewa kotu a Zambia ta yi kakkausan suka ga masu tsafi da sihiri bayan an kama wasu da yunkurin kashe Shugaban Kasar, Hakainde Hichilema.
Aisha Ahmad
Samu kari