Aisha Ahmad
4003 articles published since 27 Mar 2024
4003 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa Abba Atiku Abubakar ya yanki katin zamaa cikakken dan jam'iyyar APC, tare da bayyana cewa Tinubu ne zai zarce a 2027.
A labarin nan, za a bi cewa Shugaban hukumar alhazai na jihar Kano ya sanar da raba gari da gwamnatin Abba Kabir Yusuf bayan Gwamna ya rabu da NNPP.
A labarin nan, za a ji cewa majiyoyi masu karfi sun nuna cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karkata wajen samar da jiha a yankin kabilar Ibo.
A labarin nan, za a j cewa Mustapha Rabi'u Musa Kwankwaso, dan jagoran Kwankwasiyya na kasa Rabiu Musa Kwankwaso ya yi murabus daga gwamnatin Kano.
A labarin nan, za a ji yadda wasu 'yan ta'adda suka kutsa wasu kauyukan jihar Katsina biyu, sun yi barna rayuka da dukiyoyin jama'a bayan karya yarjejeniya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya baro Birtaniya domin karban Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC bayan ya bar NNPP.
A labarin nan, za a ji cewa karamar hukumar Kumbotso ta bayyana dakatar da ayyukan wata makarantar islamiyya bayan ta gayyaci Sarki saukar karatun Al-Kur'ani.
A labarin nan, za a cewa jigo a jam'iyyar APC, Hon Aminu Aliyu Tiga ya bayyana dalilan da suka sa ya sauya sheka zuwa tsagin Kwankwasiyya na NNPP.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron Najeriya ta kammala bincike a kanzargin rashin da'a da ake zargin sojojin kasar da yunkurin aikata wa.
Aisha Ahmad
Samu kari