Aisha Ahmad
3348 articles published since 27 Mar 2024
3348 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan za a ji cewa Shugabancin NNPP na kasa ya fara kokarin ceto kujerar Hashimu Dungurawa bayan jam'iyya ta kore shi tare da tsige shi a Kano.
Garba Kore, jigo a jam'iyyar APC ya bayyana cewa babu sauran alheri a zaman Abba da Kwankwaso, ya ce son da Tinubu ke yi wa Kwankwaso ne ya sa ba a daure Madugu ba.
A labarin nan, za a ji cewa kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta bayar da umarnin kwace wasu kudi da aka zargin na da alaka da gwamnatin Kanoo.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi martani ga zargin da ake yi na cewa ta yi wani shiri na takurawa ƴan adawa domin kanta.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron Najeriya sun yi nasarar farauto wasu mutane da ake da yaƙinin da su aka kitsa harin bam a masallacin Maiduguri.
Gwamnatin Jihar Kebbi ta tabbatar da fashewar abu a wani babban asibitinta, amma ta bayyana cewa na'urori ne suka fashe ba bam ba kamar yadda ake tsoro.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyya mai mulki a Kano, ta sanar da dakatar da Alhaji Sammani Ungogo daga Shugaban dattawan yankin kan kin bin umarni.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan tsaro, Janar Christopher Musa mai ritaya ya bayyana yadda ya sha fama da makiya masu kulla makirce a rundunar tsaron Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa wani jigo a APC reshen Jihar Katsina ya bayyana rokon gwamna Umaru Dikko Radda ya taimaka masu da hular kwano kafin kamfen.
Aisha Ahmad
Samu kari