Aisha Ahmad
3656 articles published since 27 Mar 2024
3656 articles published since 27 Mar 2024
Gwamnati ta dauko hanyar kara wadata sassan Najeriya da wutar lantarki. Ana shirin kashe biliyoyin Naira don gina sababbin tashoshi a wasu garuruwa.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya ce kudirin harajinsa na da amfani. Tinubu ya jefa kasar nan cikin ce-ce-ku-ce a 'yan kwanakin nan. Arewa ta ki kudirin haraji.
Rt. Hon Tajuddeen Abbas ya fara hada kan 'yan majalisa a kan kudirin harajin Tinubu. Ana zargin Kakakin majalisar ya zauna da wasu shugabanni a kan batun.
Wasu daga cikin 'yan APC su ne neman Sanata Kawu Sumaila ya dawo cikin jam'iyyar. AbdulMajeed Danbilki Kwamanda za kwadaitar da Sanata kujerar gwamnan Kano.
Mataimakin shugaban kasa ya isa kasar Saudiyya. Wannan na daga ziyarar aiki da ya kai kasashen waje 2.Kashim Shettima zai gana da mahukuntan Saudiyya.
Kasuwar fetur daga matatar Dangote ta na kara bunkasa. Mataimakin shugaban sashen man fetur da gas na Dangote, Devakumar Edwin ya tabbatar da haka.
Gwamnonin Najeriya sun shawarci hukumomi a kan yawan hadurra. Wannan na zuwa bayan mutuwar mutane 20 a Binuwai. Gwamnonin sun kara da mika ta'aziyya ga gwamnati.
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello zai sake nufar Kogi. A wannan karon, shi ne zai shigar da kara. Ya zargi wata jarida da son hada shi fada da shugaba Bola Tinubu.
Gwamnatin Tinubu ta na kara karbo aron kudi a kasar nan. Wannan na zuwa duk da yawan basussukan da aka karba a cikin shekarar da muke ciki ta 2024.
Aisha Ahmad
Samu kari