Aisha Ahmad
3656 articles published since 27 Mar 2024
3656 articles published since 27 Mar 2024
Kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta amince da bukatar hukumar tsaro ta DIA na ci gaba da tsare shugaban Miyetti Allah, Bello Bodejo bisa zargin ta'addanci.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya zama daya daga cikin shugabannin duniya da ake yi wa kallon kwararru a iya shirya wa da aikata rashawa a shekarar 2024.
Hukumar Hisbah ta cafke yara akalla 220 da ke gararamba a titunan jihar, inda aka gano sun fito daga jihohi akalla 14, daga ciki har da jamhuriyar Nijar.
Tsohon shugaban majalisa, Sanata Ahmad Lawan ya bayyana bukatar shugabanni su tabbatar da daukar matakan kawo karshen yunwa da ta addabi al'umar kasar nan.
Kungiyar ACT ta bukaci gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da ta gaggauta yin bincike a kan dalilan jam'an tsaro na kai hare-hare kan fararen hula a sassan Arewa.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta yi nadamar yadda aka ci fuskar Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso har ta kai ya tattara magoya bayansa sun fice daga cikinta.
Dan majalisar Kano, Dr. Mustapha Ghali ya ce bai dace takwarorinsa daga Arewa su zuba idanun a kan kudirin harajin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta gabatar masu ba.
Guda daga cikin jagorori a cikin APC ta Kano, AbdilMajid Danbilki Kwamamda ya bayyana cewa ba zai amince Ganduje ya ci gaba da mulkin rashin adalci ba.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP., Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi tir da masu son raba kansa da gwamna Abba Kabir Yusuf da kiran Abba tsaya da kafarka.
Aisha Ahmad
Samu kari