Aisha Ahmad
3656 articles published since 27 Mar 2024
3656 articles published since 27 Mar 2024
Dan majalisa mai wakiltar kananan hukumomin Kiru da Bebeji ya bayyana cewa rigingimun cikin APC ba za su bari wani daga cikin NNPP ya fice zuwa cikinta ba.
Daya daga cikin jagororin APC a Kano, Hon. AbdulMumin Jibrin Kofa ya bayyana cewa siyasar Abdullahi Umar Ganduje ya na mummunar adawa da siyasar Rabi'u Kwankwaso.
AbdulMajid Dan Bilki Kwamanda ya bayyana cewa tsohon gwamnan Kano kuma shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje da watsi da bukatunsu da jawo masu asara.
AbdulMajid Dan Bilki Kwamanda ya zargi Gwamnatin Kano da yi masa bakin cikin kyautar kujerar aikin hajji da mataimakin shugaban kasa ya ba shi kyauta.
Hukumar shirya jarrabawar JAMB da UTME ta bayyana yadda ta samu tattaro N9,013,068,510.69 daga daliban kasar nan, inda aka tura akalla Naira biliyan 6 zuwa gwamnati.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana rashin jin dadin yadda masu muhawara a kan kudirin harajin gwamnatin tarayya ba su san yadda abin ya ke ba.
An fara zargin kamfanin mai na kasa, NNPCL da karkatar da makudan kudi da ya kamata a ce sun shiga asusun tarayya da sunan gudanar da wadansu manyan ayyuka.
Tsofaffin ma'aikatan CBN da aka kora daga bakin aiki sun garzaya kotu su na kalubalantar yadda babban bankin ya saba doka wajen korarsu ba bisa ka'ida ba.
Mazauna jihar Ribas sun fada fargaba a lokacin da wata tukunyar gas ta tarwatse ana tsaka da gyaranta, har ta farfasa wasu shagunan ta fito har bakin titi.
Aisha Ahmad
Samu kari