Aisha Ahmad
3650 articles published since 27 Mar 2024
3650 articles published since 27 Mar 2024
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Fela Durotoye, ya bayyana jin dadin yadda ya ki amincewa da tayin wasu daga cikin jami'an gwamnatin Tinubu ya karbar rashawa.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta bayyana cewa wasu tsofaffin shugabannin hukumar tattara kudin haraji a jihar sun yi sama da fadi da hakkokin jama'a.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Bisof Isaac Idahosa ya bayyana cewa akwai bukatar INEC ta sake duba yadda ake gudanar da zabe.
Rahoto ya zo cewa kusa a jam'iyyar APC, kuma tsohon kwamishina, Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce yan adawa sun kullo makircin bata wa shugaban hukumar NAHCON suna.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa akwai shiri da aka yi domin tabbatar da cewa 'yan kasar nan sun samu sauki a farashin abinci a kasuwannin kasar.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta samu karin dan majalisa, Garba Koko, wanda ya ce ya bar jam'iyyarsa ta PDP saboda rikice-rikice da su-ka-ki-ci, su-ka-ki-cinye wa.
Hukumar Hisbah reshen jihar Kano ta bayyana cewa akwai bukatar a samu karin mutanen da ke dawo da 'yan uwansu hanya idan sun tasamma lalacewa don gyara al'umma.
Tsohon gwamnan Kaduna, Mallam Nasir El-Rufa'i ya amince cewa alakar da ke tsakanin Bola Ahmed Tinubu da Arewacin Najeriya ta na yin tsami gabanin zaben 2027.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El Rufa'i na shaida wa masu shirin cafke shi a gwamnatin Tinubu wurin da za su same shi nan da kwanaki kadan masu zuwa.
Aisha Ahmad
Samu kari