Aisha Ahmad
3827 articles published since 27 Mar 2024
3827 articles published since 27 Mar 2024
Magoya bayan Kwankwasiyya sun shawarci masu goyon bayan tsohon mataimakin shugaban kasa da su daina ɗora alhakin rashin nasarar Atiku Abubakar a kan Kwankwaso.
Sanata Samuel Anyanwu ya ce PDP ba ta buƙatar shiga ƙwancen jam'iyyu, ta fara neman ƴan PDP su watse daga haɗakar su Atiku Abubakar kan gwamnatin Bola Tinubu.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Pat Utomi ya ce manyan ƴan siyasar ƙasar nan sun tabbatar da sha'awar aiki tare don ƙwato mulki daga hannun Bola Tinubu.
Jam'iyyar adawa ta NNPP ta bayyana cewa wadanda suka ba shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu shawarar ya sanya dokar ta ɓaci a Ribas sun karya dokar ƙasa.
Gwamnatin Kano, karkashin jagorancin Abba Kabr Yusuf ta bayyana takaicin yadda wasu ke kokarin hadda husuma jihar, musamman a kan batun sarauta a jihar.
Ministan tsaron Nkasar nan, Alhaji Badaru Abubakar ya bayyana cewa Najeriya ba za ta ci gaba da zuba idanu a kan rashin tsaron da ya addabe ta ba.
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin inganta rayuwar yaran da iyayensu suka rasu su ka bari ta bangarorin ilimi, aikin yi da sauran ababen more rayuwa.
Gwamnonin PDP sun fara daukar matakin da suke fatan zai mayar da gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas kan kujerarsa kafin watanni shida da Bola Tinubu ya ayyana.
Wasu fursunoni sun lallaɓa, sun bi dare tare da tsere wa daga gidan yarin tarayya da ke jihar Kogi, kuma tuni jami'an tsaro sun shiga kokarin cafko su.
Aisha Ahmad
Samu kari