Aisha Ahmad
3827 articles published since 27 Mar 2024
3827 articles published since 27 Mar 2024
Mai alfarma. Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya umarci musulmin Najeriya da su fara neman watan Shawwal a yammacin Asabar, 29 ga Maris, 2025.
Hadakar jam'iyyun PDP ta yi tir da wasu rahotanni da ke bayyana cewa Alhaji Atiku Abubakar ya nemi gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo Olu don neman takararsa.
Gwamnatin tarayya ta ƙaryata cewa ana cin zarafin kiristoci a kasar, kamar yadda majalisar Amurka ta bayyana, har ta ke neman a hukunta kasar da takunkumi.
Mataimakin shugaban majalisar wakilan, Benjamin Kalu ya karanto wasikar sauya shekar ƴar majalisar YPP, Clara Nnabuife saboda abin da ta kira nuna mata wariya.
A lokacin da ƴan adawa ke kokarin samar da ƙawancen da zai kifar da gwamnatin APC, INEC ta ce ta karbi buƙatun ƙungiyoyin siyasa 91 don zama jam'iyyun siyasa.
Gwamnatin jihar Yobe ta nemi jama'a su kwantar da hankalinsu bayan ta karyata labarin cewa ƴan Boko Haram sun ba wasu wa'adi su fice daga cikin garuruwansu.
Shugaban ƙungiyar gwamnonin APC, Hope Uzodinma ya ce jam'iyyarsa na da karfin da bai kamata ƴan adawa su tsorata ta ba, ya shawarci ƴan jam'iyya kan tallata ta.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta bayyana cewa ta samu cikakkun bayanan mutanen da ke son a tsige Sanata Natasha Akpoti Uduaghan daga majalisa.
Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya amsa koken jama'a da bin umarnin manya wajen dakatar da bikin bawan Sallah a Kano kamar yadda aka tsara a baya.
Aisha Ahmad
Samu kari