Aisha Ahmad
3647 articles published since 27 Mar 2024
3647 articles published since 27 Mar 2024
Kungiyar 'yan shi'a ta kasa (IMN) ta zargi jami'an tsaron Najeriya da shiga hakkinta ta hanyar hana membobinta gudanar da taro cikin lumana, bayan doka ta basu dama.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya fara aiki a sabon mukamin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta nada shi a hukumar FAAN, ya fadi abin da aka tanada.
Rundunar 'yan sandan Zamfara ta tabbatar da cewa wani abin fashewa ya jawo gobara a wata kasuwa dake jihar, har ta yi sanadiyyar konewar mutane da dama.
Rahotanni sun bayyana cewa jami'an tsaron farin kaya na DSS sun ci karo da miyagun makamai da alburusai a ofishin tsohon shugaban majalisar jihar Legas.
Rundunar 'yan sandan Adamawa ta tabbatar wa legit cewa jami'anta su na kokarin ceto mutanen da miyagun 'yan ta'adda su ka sace bayan kai mummunan hari a jihar.
Mukaddashin shugaban PDP na kasa, Ambasa Umar Iliya Damagum ya musanta cewa akwai rashin jituwa a tsakaninsa da sabon sakataren jam'iyya na kasa da aka nada.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fara bibiyar kungiyoyi masu zaman kansu dake jihar domin tabbatar da inda suke samun kudin gudanarwa bayan zargin da aka yi wa USAID.
Shahararren dan wasan kwaiwayo a Kano, Mustapha Naburaska ya ce zai ci gaba da mutunta Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da Abba Kabir Yusuf duk da ya bar jam'iyya.
Dan majalisa, Hon. Philip Agbese ya karyata zargin da shugaban kamfanin Binance, Tigran Gambaryan ya yi masa ne neman a ba shi cin hanci da rashawa.
Aisha Ahmad
Samu kari