Aisha Ahmad
3826 articles published since 27 Mar 2024
3826 articles published since 27 Mar 2024
Gwamnatin tarayya ta fara tantance wasu 'yan siyasa da ake shirin nada wa a matsayin jakadun Najerya bayan shafe watanni babu wakilci a kasashen waje.
Mazauna jihar Kano sun fuskanci kalubale da tashin hankali a cikin makoni biyun tun daga ranar 28 ga watan Maris na shekarar da aka ciki bayan kashe Hausawa a Edo.
Malaman addinin musulunci a kasar nan sun bayyana kaduwa da samun labarin rasuwar daya daga cikinsu, Sheikh AbdulAzeez Dutsen Tanshi, wanda ya rasu a Bauchi.
Jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa babu kamshin gaskiya a cikin labarin da masu tawaye a jam'iyyar karkashin Major Agbor ke yadawa na cewa an kore su.
Gwamnatin jihar Kano ta jaddada rashin jin dadi kan kisan Hausawa 16 da aka yi wa a Uromi da ke Edo, inda ya nemi a tabbatar da cewa an hukunta waɗanda ake kama.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi addu'ar Allah Ya gafarta wa fitaccen malamin addinin musulunci, Sheikh AbdulAziz Dutsen Tanshi.
Marigayi, Dr. Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi, ya tunatar da jama'a muhimmanci tuna cewa kowa mai rai zai koma ga mahaliccinsa, domin a babu wanda zai dawwama.
Jam'iyyar APC ta yi watsi da rade radin da ke cewa ana yunkurin sauya mataimakin shugaban kasa a zaben 2027 bayan Arewa ta Tsakiya sun ta nemi kujerar.
Wata gagarumar iska da ta biyo bayan mamakon ruwan sama a jihar Filato ta rigurguza gidaje da rumbunan abinci sama da 70 a karamar hukumar Langtang ta Kudu.
Aisha Ahmad
Samu kari