Aisha Ahmad
3634 articles published since 27 Mar 2024
3634 articles published since 27 Mar 2024
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta bayyana jin dadi bisa jajircewa da nuna kwarewar aikin jami'anta, bayan sun ki karbar cin hancin Naira miliyan daya daga barayi.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa an samar da kawancen jam'iyyun adawa ne domin kawo karshen mulkin APC a kakar zaben 2027.
Hadakar Atiku ta bayyana cewa gwamnonin PDP suna yiwa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu aiki gabanin zaben 2027 domin dakile masu adawa da mulkin da ake yi yanzu.
Tsohon Ministan yada labarai a gwamnatin Muhammadu Buhari, Lai Muhammad ya tabbatar da cewa sun nuna wa duniya cewa Bola Ahmed Tinubu ya ci zaben 2023.
Kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’a Wa Iqamatis Sunnah (JIBWIS) a karkashin jagorancin Sheikh Abdullahi Bala Lau ta yi fatali da hukuncin kotun ECOWAS.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa jiga-jigan APC ba su tashi tunawa da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ba, sai da ya bar jam'iyya.
Sakataren yada labaran APC na Kano, Ahmed S Aruwa ya bayyana cewa komawar Rabi'u Musa Kwankwaso zuwa jam'iyyar zai haddasa rikici da tarwatsa 'ya'yanta.
Wata kotu dake zamanta a Kano ta kama wani matashi da aka sakaye sunansa da laifin cin zarafin mahaifinsa, tare da kokarin caka masa almakashi saboda hana shi kudi.
Gwamnatin Legas ta dira a kan kamfanin rarraba hasken wutar lantarki biyo bayan yadda ya ke lafta kudin wutar lantarki tsakanin jami'an gwamnati da takalawan jihar.
Aisha Ahmad
Samu kari