Aisha Ahmad
3822 articles published since 27 Mar 2024
3822 articles published since 27 Mar 2024
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty Int'l ta ce kwalliya ba ta biyan kudin sabulu a bangaren tsaro tun bayan da Tinubu ya karbi mulkin kasar nan.
A labarin nan, za a ji dalilin da gwamnatin tarayya ta bayar na shirn karbo rancen $24bn daga bankuna da hukumomi daban daban na duniya, ta ce kowa zai amfana.
Za a ji yadda dakarun sum kama sojoji 18 da ’yan sanda 15 bisa zargin sayar da makamai ga ’yan bindiga, yayin da bincike ya gano miliyoyin ntaira a asusun su.
A wannan labarin, za a ji tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari bai halarci bikin cika shekaru 50 na ECOWAS a Legas ba, ya aika da dalilinsa.
Za a ji cewa gwamnatin Kano ta fara biyan sama da N16bn na hakkokin sallama ga tsofaffin kansilolin APC da suka yi aiki a zamanin Abdullahi Ganduje.
Za a ji yadda Hakeem Baba Ahmed ya bayyana takaici a kan sabuwar bukatar karbowa Najeriya tulin bashi da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ke shirin yi.
A labarin nan, za a ji yadda DPO Baba Ali ya gamu da ajalinsa bayan an sha zarginsa da hannu a matasa da dama bayan ya azabtar da su a ofishin yan sanda.
Dan majalisa Donald Ojogo ya caccaki Abubakar Malami, ya ce yana daga cikin wadanda suka jawo kalubalen tsaro, musamman a yankin Kudu a zamanin Buhari.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku da Wike sun kauracewa taron NEC na PDP, yayin da jam’iyyar ta fitar da matsaya 10 da suka haɗa da kafa kwamitin rabon mukamai.
Aisha Ahmad
Samu kari