Aisha Ahmad
3523 articles published since 27 Mar 2024
3523 articles published since 27 Mar 2024
Gwamnatin Kano, karkashin jagorancin Abba Kabr Yusuf ta bayyana takaicin yadda wasu ke kokarin hadda husuma jihar, musamman a kan batun sarauta a jihar.
Ministan tsaron Nkasar nan, Alhaji Badaru Abubakar ya bayyana cewa Najeriya ba za ta ci gaba da zuba idanu a kan rashin tsaron da ya addabe ta ba.
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin inganta rayuwar yaran da iyayensu suka rasu su ka bari ta bangarorin ilimi, aikin yi da sauran ababen more rayuwa.
Gwamnonin PDP sun fara daukar matakin da suke fatan zai mayar da gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas kan kujerarsa kafin watanni shida da Bola Tinubu ya ayyana.
Wasu fursunoni sun lallaɓa, sun bi dare tare da tsere wa daga gidan yarin tarayya da ke jihar Kogi, kuma tuni jami'an tsaro sun shiga kokarin cafko su.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a a Najeriya, Mohammed Idris ya bayyana cewa dole ce ta tilasta wa Bola Ahmed Tinubu kakaba dokar ta baci a Ribas.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana takaicin yadda majalisa ta saba kundin tsarin mulki wajen tabbatar da dokar ta ɓaci da Bola Tinubu ya sa a Ribas.
Kwararren lauya kuma mai kare hakkin dan Adam, Chidi Odinkalu, ya ce ya samu labarin sirri a kan yadda kotu ke shirin hana sarki Muhammadu Sanusi hawan sallah.
A makon da ya gabata, tsohon gwamnan Ribas kuma Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya samu nasarori da dama, wadanda za su girgiza jam'iyyarsa ta PDP.
Aisha Ahmad
Samu kari