Aisha Ahmad
3515 articles published since 27 Mar 2024
3515 articles published since 27 Mar 2024
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya zargi Dele Momodu da mara wa Atiku Abubakar saboda kudi, tare da zargin cewa tsohon dan takarar ne ya jawo masu matsala.
ACF ta bayyana cewa Arewa za ta mara wa 'yan takarar da za su tsaya a zaben 2027 baya ne kawai idan suna da aniyar kare da inganta muradun yankin.
Majalisar Zartarwar Kano ta amince da Naira biliyan 51.5 don gudanar da ayyukan more rayuwa, ciki har da gyaran tituna da sabunta wutar lantarki.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da hukuncin da aka yanke wa Farfesa Peter Ogban kan magudin zabe da ya yi don Godswill Akpabio bisa canja sakamako.
Tsohon Sanata, Bala Ibn Na’Allah, ya bayyana irin kalubalen da wasu ‘yan majalisar Najeriya ke fuskanta bayan sun bar kujerunsu. Ya ce ba sa iya biyan bukatunsu.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da biyan N15.6bn ga tsoffin kansiloli 3,000 da suka yi aiki a mulkin Ganduje domin cika alkawarin biyansu hakkokinsu.
Tsohon Sakataren Kungiyar kasashe rainon Ingila, Emeka Anyaoku ya ce tsarin tarayya ne kadai zai ceto Najeriya daga rugujewa, da tabbatar da ci gaba.
Sanata Abba Moro ya ce PDP za ta iya cin zaben 2023 da ba a zabi Ifeanyi Okowa ba a matsayin mataimaki ba, wanda ya gaza kawo jiharsa ballantana yankin da ya fito.
Gwamnatin tarayya ta karyata rahoton da ke cewa an kori Ministoci uku, tana cewa labarin karya ne kuma barazana ga 'yancin fadar albarkacin baki.
Aisha Ahmad
Samu kari