Aisha Ahmad
3809 articles published since 27 Mar 2024
3809 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawan Najeriya ba bayyana rashin jin dadi a kan yadda aka gaza bayar da bayanan Naira Tiriliyan 210 a asusun NNPCL.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana nasarar da gwamnan Edo, Monday Okpepholu ya samu a kotu a matsayin zaburarwa don aiki ga jama'arsa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC ta ƙaryata ikirarin hadimin shugaban kasa, Bayo Oanuga cewa yan adawa na kokarin yiwa Bola Tinubu juyin mulki kafin 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta fara fafutukar neman hanyar kawo ƙarshen zubar da jinin bayin Allah ba dare ba rana a fadin jihar Filato.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hadaka ta yan adawa, ADC ta nesanta kanta da jerin sunayen da ke yawo, wanda aka bayyana da cewa su ne shugabanninta a jihohi.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC ta fara jan kunnen ƴaƴanta a kan batun tsayawa takarar shugaban kasa a babban zaben 2027 da ke tafe don kare rabuwar kai.
A labarin nan, za a ji cewa Sarakuna a jihar Bauchi sun taushi magoya bayansu a kan nuna adawa ta hanyar tayar da rikici kan kirkirar sababbin masarautu.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayar da umarni a kan fara korar masu kananan sana'o'i domin 'tsaftace' babban birnin tarayya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon kusa a gwamnatin Muhammadu Buhari, Babachir Lawal ya bayyana cewa ya dade yana adawa da gwamnatin Bola Tinubu.
Aisha Ahmad
Samu kari