Aisha Ahmad
3512 articles published since 27 Mar 2024
3512 articles published since 27 Mar 2024
Alhaji Aliko Dangote ya ce zai samu $7m a rana daga fitar da takin zamani, wanda ya sa ya nemi hadin gwiwa da NPA domin bunkasa harkokin tattalin arzikin Najeriya.
Babban lauyan kasa, Lateef Fagbemi ya ce Najeriya ta dawo da Dala $763m da Fam £6.4m tsakanin 2017-2024, an zuba su a ayyukan raya ƙasa da tallafin kuɗi.
A labarin nan, jam’iyyar PDP ta gudanar da taronta a Abuja, yayin da ta caccaki Ministan Abuj, Nyesom Wike kan rufe sakatariyarta da ke Wadata Plaza.
A labarin nan, za ku ji yadda ayyukan Bola Ahmed Tinubu suka farantawa matasan jihar Kaduna, kuma sun dauki alkawarin saka masa a babban zaben 2027.
Za a ji yadda rikicin SDP ya tsananta yayin da wani bangare ya yi watsi da Shehu Gabam tare da goyon bayan Cif Adedina a matsayin shugaban jam’iyyar.
A labarin nan, za a ji Sojojin Najeriya sun dakile hari a Sabon Marte, sun kashe 'yan Boko Haram da ISWAP da dama. Sojoji biyu sun rasa rayukansu yayin fafatawar.
Za a ji Gwamna Babagana Zulum ya gana da Tinubu a Abuja kan tsaro, ya ce ba zai bari Boko Haram da ISWAP su mamaye kowace ƙaramar hukuma a Borno ba.
A labarin nan, za a ji cewa dan kunar bakin wake ya kashe kansa a lokacin da ya so shiga Barikin Abacha, Abuja, ya jikkata wasu a yayin da bam dinsa ya fashe.
A labarin nan, rikici ya barke a Rano, Kano bayan zargin cewa baturen yan sandan ya kashe wani matashi, lamarin da ya janyo tarzoma da daukar fansa.
Aisha Ahmad
Samu kari