Aisha Ahmad
3807 articles published since 27 Mar 2024
3807 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji Adebayo Adelabu, Ministan makamashi a gwamnatin Bola Tinubu ya ce Najeriya za ta samu wutar lantarki yadda ya kamata kafin karshen 2027.
A labarin nan, za a ji cewa a cikin shekaru biyu da gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta yi a Kano, ta samu abubuwa da dama da ya jawo cece-kuce kan salon mulkin Abba
A labarin nan, za a ji cewa ƙungiyar Amnesty Int'l ta zargi gwamnatin tarayya da sakaci tare da ƙin damuwa da hakkokin masu faɗin albarkacin bakinsu.
A labarin nan, za a ji cewa iyaye mata da ƴan mata, musamman mazauna kofar mata a Kano sun bazana domin zanga-zangar adawa da yawaitar faɗan daba.
A labarin nan, za a ji jam'iyya mai mulki a Kano, NNPP ta caccaki PDP tare da zargin cewa ita ce ta lalata abubuwa da dama a jihar tun a shekarun baya.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Kaduna ta yi nasarar damƙe wani matashi da ake zargi da kwaiwayon muryoyin wasu gwamnonin Arewacin ƙasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar PDP reshen jihar Kano ta barranta kanta da duk wata haɗakar adawa, musamman ta ADC da Atiku Abubakar ya tafi.
A labarin nan, za a ji yadda majalisar zartarwa ta kasa ta amince da sama da Naira biliyan 712 domin gyare-gyaren da ba a taɓa irinsa ba a filin jirgin kasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ƙaryata cewa gwamnatinsa ta riƙa biyan ƴan ta'adda kuɗin fansa don ceto mutanen da aka sace.
Aisha Ahmad
Samu kari