Aisha Ahmad
3514 articles published since 27 Mar 2024
3514 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ADC, Dr.Ralphs Okey Nwosu, ya ce za a kammala tattaunawar hadakar siyasa cikin makonni 2, don tunkarar 2027.
Wasu mazauna Kano sun bayyana rashin jin dadin yadda gwamnatinta jihar ta haramta 'kauya day', sun bayar da shawara a kan yadda za a tabbatar da tarbiyya.
A wannan labarin, za a ji cewa Amnesty Int’l ta soki shirin mika Hamdiyya Sharif ga ‘yan sanda, tana cewa tana bukatar kulawar likita, ba tsangwama daga gwamnati ba.
Z a ji cewa tsohon Minista, Muktar Shagari ya ce Arewa za ta marawa Tinubu baya a 2027, yayin da APC ta bayyana shi dan takararta a babban zabe mai zuwa.
Za a ji yadda wasu matasa mazauna Kano suka rasu bayan sun yi yunkurin karbo bashin da ake bin wani bawan Allah bayan sun fada karamin rafi a jihar.
Mukaddashin shugaban PDP na kasa, Ambasada Umar Iliya Damagun ya karyata zargin aiki da APC, domin rage tasirin jam'iyyarsa gabanin babban zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa hadakar adawa ta bukaci Amaechi da Imoke su yanke hukunci kan kafa sabuwar jam’iyya ko shiga wata da ke akwai kafin 30 ga Mayu.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar ya karyata shirin barin PDP, yayin da hadakar adawa ke fafutukar fitar da jam'iyyar da za a tattaru a ciki.
Za a ji cewa Aliko Dangote ya ce gwamnati na samun kwabo 52 daga kowace N1 da kamfanin simintinsa ke samu, ya nemi ƙarin zuba jari da haɗin gwiwa da gwamnati.
Aisha Ahmad
Samu kari